fidelitybank

Na yi imani za a tuna da Ogbulafor saboda rawar da ya taka – Buhari

Date:

Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Asabar, ya nuna alhinin rasuwar tsohon shugaban jam’iyyar PDP na kasa, Vincent Ogbulafor.

Buhari, a cikin sakon ta’aziyya ga iyalan Ogbulafor, ya yi imanin cewa za a tuna da Ogbulafor saboda rawar da ya taka a ci gaban dimokuradiyyar Najeriya.

Tsohon shugaban jam’iyyar PDP na kasa ya rasu a kasar Canada ranar Juma’a yana da shekaru 73 a duniya.

Sai dai shugaban ya jajantawa shuwagabanni da ‘ya’yan jam’iyyar PDP, da gidan sarautar Olokoro da ke Umuahia, da gwamnati da al’ummar jihar Abia bisa rashin tsohon sakataren jam’iyyar na kasa.

A wata sanarwa dauke da sa hannun mai magana da yawunsa, Garba Shehu, Buhari ya yi imanin cewa za a tuna da tsohon shugaban PDP na kasa bisa rawar da ya taka wajen ci gaban dimokuradiyyar kasa.

Shugaban ya yabawa kishin Yariman Olokoro wajen wanzar da hadin kai da ci gaban kasa.

Shugaba Buhari ya yi addu’ar Allah ya karbi ran wadanda suka rasu ya kuma baiwa iyalansa lafiya.

besda salary

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...
X whatsapp