fidelitybank

Na yi imani kasar nan za ta gyaru – Osibanjo

Date:

A wajen zabar shugabanni a mukaman zabe, ‘yan Najeriya dole ne su ajiye ra’ayinsu a gefe, su zabi mafi kyawu, musamman a 2023, a cewar mataimakin shugaban kasa, Yemi Osinbajo, SAN.

Farfesa Osinbajo ya bayyana haka ne a wata tattaunawa da ya yi da masu ruwa da tsaki da kuma wakilan jam’iyyar APC, a ranar Juma’a a jihar Akwa Ibom, jihar ta 16 da mataimakinsa ya kai ziyara a duk fadin kasar a shawarwarin da ya ke yi da wakilan jam’iyyar.

Da yake jaddada cewa, burinsa na zama shugaban kasa ya ta’allaka ne kan bayar da mafi kyawunsa a hidimar kasa, VP ya ce, “zaben nan mai zuwa (2023), wanda zai fara da firamare, watakila mafi mahimmanci ga tsaranmu, da kuma tsararraki masu zuwa.”

“Na tabbata Allah ya taimake ni, idan aka ba ni damar yin wannan aiki, zan ba da mafi kyawuna. Da yardar Allah, na yi imanin kasar nan za ta gyaru. Kowannenmu zai san wannan bambancin. “

daily 
post news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

INEC za ta fitar da sabbin ƙa’idojin duba sakamakon zaɓe

A shirye-shiryen da take yi gabanin babban zaɓen Najeriya...

Isra’ila ta amince da sharuɗɗan yarjejeniyar tsagaita wuta a Gaza

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce Isra'ila ta amince...

Buhari ba zai taɓa cin amanar Tinubu ba – Garba Shehu

Tsohon babban mataimaki na musamman kan harkokin yada labarai...

Mutane 207 ne suka mutu a ambaliyar Neja – NSEMA

Darakta Janar na Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta...

Jiga-jigan jam’iyyar PDP za su sauya sheƙa don tunkarar APC a 2027

Wasu jiga-jigan jam'iyyar PDP da suka hada da tsohon...

Za a ƙaddamar da jam’iyyar hammaya da za ta tunkari APC

Gamayyar jam'iyyun adawa a ranar Talata, ta amince da...

Sojoji sun kashe mayaƙan Boko Haram Takwas a jihar Borno

Rundunar sojin Najeriya ta ce sojojinta sun kashe aƙalla...

Sauya sunan Kwaleji a Oyo ya fusata Dalibai

Ɗaliban kwalejin fasaha ta Ibadan sun gudanar da zanga-zanga...

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan Dantata

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta'aziyya...

Trump ba shi da hankali ko tunani a kan harajin sa – Elon Musk

Tsohon mai ba shugaban Amurka Donald Trump shawara kan...

Dangote ya rage man fetur lita 840

Matatar man Dangote ta rage farashin litar man fetur...
X whatsapp