fidelitybank

Na yafewa Buhari amma ya tsaya ya taimakawa gwamnatin Tinubu – Ortom

Date:

Gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom, ya ce ya yafe wa Shugaba Muhammadu Buhari.

Ortom ya bayyana haka ne a yayin wata hira da ake yi da shi a shirin safiya na The Morning Show na tashar talabijin ta Arise a yau Laraba.

Gwamnan ya kasance yana sukar fadar shugaban kasar a kan yadda ya ce gwamnatin tarayyar na sukar gwamnatinsa a kan kashe-kashen da ake yi a jiharsa.

A baya-bayan nan shugaban kasar ya nemi afuwa daga ‘yan kasar da suke ganin mulkinsa ya kuntata musu.

Sai dai kuma ya shawarci shugaban mai barin-gado da ya tsaya a kasar ya taimaka wa sabuwar gwamnati mai zuwa ta Bola Tinubu, domin ciyar da kasar da ma jiharsa gaba, kamar yadda ya ce.

daily post newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp