fidelitybank

Na so na babbake tsohuwar Budurwa ta bayan na cinnawa gidan su wuta – Saurayi

Date:

Wani magidanci mai shekaru 43, Yusuf Hassan, ya shaidawa ‘yan sanda a jihar Ogun dalilin da ya sa ya yanke shawarar cinnawa gidan tsohouwar masoyiyarsa wuta domin ya kone ta har lahira.

Hassan ya ce, tsohon masoyar tasa, Busayo Falola, ta ki amincewa da duk wani yunkuri na sasanta su, inda ya ce yana jin abu na gaba shi ne ya kona dakinta.

Karanta Wannan: An ƙone motar hukumar kiyaye haɗura ƙurmus a Bauchi

A cewar kakakin rundunar ‘yan sandan jihar Ogun, Abimbola Oyeyemi, an kama Hassan ne a ranar 4 ga watan Afrilu bayan da ya kona ginin baki daya.

Kamen wanda ake zargin, Oyeyemi ya ce, ya biyo bayan rahoton da mai gidan da abin ya shafa, wata mata ‘yar shekara 62 mai suna Adejoke Salau ta kai hedikwatar ‘yan sanda ta Ago Iwoye.

vanguard news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp