fidelitybank

Na so dan wasan Jamus ya buga wa Najeriya wasa – Rohr

Date:

Tsohon kocin Super Eagles, Gernot Rohr ya bayyana cewa, yayi kokarin shawo kan matashin dan wasan Bayern Munich Jamal Musiala ya bugawa Najeriya wasa.

An haifi Musiala a kasar Jamus ga mahaifin dan Najeriya kuma mahaifiyar Birtaniya.

Dan wasan ya zabi ya wakilci Jamus a matakin manya bayan ya fara bugawa Ingila wasa a matakin matakin shekaru.

Rohr, wanda ya jagoranci Super Eagles tsakanin 2016 zuwa 2021 ya bayyana cewa ya yi kokarin shawo kan dan wasan mai shekaru 19 ya wakilci zakarun Afirka sau uku.

Rohr ya shaida wa Owngoal cewa “Ina fata da na samu Musiala ya buga wa Najeriya wasa, amma ya zabi ya buga wa Jamus wasa.”

“Dan wasa ne mai ban sha’awa, na sadu da shi lokacin yana shekara 17, kuma na yi magana da wakilansa da iyayensa.

“A wannan lokacin, ya kasa yanke shawara, kuma bayan shekara guda, ya zama abin da yake yanzu, kuma shi ke nan.”

Hukumar kwallon kafa ta Najeriya ta kori Rohr a watan Disambar 2021.

latest news in nigeria today 2022 punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Æ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maÆ™ale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp