fidelitybank

Na shanye wa harsashi duk a dalilin demokraɗiyya – Trump

Date:

Donald Trump ya shaidawa dubban magoya bayansa a wani gangamin yakin neman zaben jam’iyyar Republican a jihar Michigan cewa, yana da tabbacin zai lashe zaben shugaban kasar da za a yi a watan Nuwamba.

Ya musanta cewa yana barazana ga dimokuradiyya, yana mai cewa garin kare dimukradiyyar ne ma ya kusa rasa ransa.

Mista Trump ya yi ta yi wa Joe Biden shaguɓe, yana mai cewa har yanzu jam’iyyar Democrat ba ta san wanda zai zama dan takararta a watan Nuwamba ba.

Ya kuma sake nanata ikirarin cewa, idan aka zabe shi, zai gudanar da abin da ya kira korar bakin haure mafi girma a tarihin Amurka.

Jihohi a tsakiyar yammacin kasar ciki har da Michigan ne ake sa ran za a kai ruwa rana a kansu a zaben na Nuwamba mai zuwa. In ji BBC.

daily sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp