fidelitybank

Na shanye wa harsashi duk a dalilin demokraɗiyya – Trump

Date:

Donald Trump ya shaidawa dubban magoya bayansa a wani gangamin yakin neman zaben jam’iyyar Republican a jihar Michigan cewa, yana da tabbacin zai lashe zaben shugaban kasar da za a yi a watan Nuwamba.

Ya musanta cewa yana barazana ga dimokuradiyya, yana mai cewa garin kare dimukradiyyar ne ma ya kusa rasa ransa.

Mista Trump ya yi ta yi wa Joe Biden shaguɓe, yana mai cewa har yanzu jam’iyyar Democrat ba ta san wanda zai zama dan takararta a watan Nuwamba ba.

Ya kuma sake nanata ikirarin cewa, idan aka zabe shi, zai gudanar da abin da ya kira korar bakin haure mafi girma a tarihin Amurka.

Jihohi a tsakiyar yammacin kasar ciki har da Michigan ne ake sa ran za a kai ruwa rana a kansu a zaben na Nuwamba mai zuwa. In ji BBC.

news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An sake mayar da yan Najeriya 294 gida daga Nijar

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Najeriya Nema ta...

An gano motoci 35 da aka sace a wata shida

Hukumar kiyaye haɗurra ta ƙasa a Najeriya ta ce...

Shugaban Laberiya ya je ta’aziyyar Buhari a Monrovia

Shugaban Ƙsaar Laberiya Joseph Nyuma Boakai ya kai ziyarar...

Rundunar Yansandan Kaduna ta hana gangamin goyon bayan Peter Obi

Rundunar 'yansandan Najeriya reshen jihar Kaduna ta hana gudanar...

Iran ta zartar da hukuncin kisa a kan Mutane 3

Hukumomi a Iran sun zartar wa mutum uku hukuncin...

Ƴansanda sun kama ƙasurgumin ɗanbindiga a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna ta ce, jami'an ta sun...

Sudan ta Kudu ta yi ta’aziyyar Buhari

Mukaddashin Ministan Harkokin Wajen Sudan ta Kudu, Ambasada Akuei...

Trump ya na fama da cuta mai kumbura kafa da toshewar hanyar jini

A ranar Alhamis ne Fadar White House ta sanar...

Yadda aka gudanar da addu’o’in Buhari a Villa

A ranar Alhamis ne aka gudanar da addu'o'i ga...

Rasha tarnaki ce a wajen Tarayyar Turai – Jamus

Shugaban gwamnatin Jamus Friedrich Merz ya shaidawa BBC cewa...

Amurka ba ta goyon bayan Isra’ila a harin Syria – Trump

Amurka ta ce ba ta goyon bayan hare-haren da...

Tinubu zai zo Kano ta’aziyyar Dantata

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu zai kai ziyara Kano yau...
X whatsapp