fidelitybank

Na sanar da Buhari cewa za a yi garkuwa da mu – Gwamnan Kaduna

Date:

Gwamnan jihar Kaduna Mallam Nasir El-Rufai, ya ce, shi ne ya sanar da shugaban Najeriya Muhammadu Buhari game da barazanar da masu jihadi suka yi cewa za su shugabanci da shi gwamnan.

Gwamman ya bayyana hakan ne a yayin wata irin da ‘yan jarida da ake yada wa kai tsaye, jiya Laraba da daddare.

Idan dai ba a manta ba karshen makon da ya gabata ne masu shigo da fitar da wani bidiyo da ke nuna mutanen da suka sace na jirgin kasa Abuja zuwa Kaduna, tun a watan Maris inda ciki ciki barazanar cewa sun kamo shugaban kasar da fito.

El-Rufai ya ce shi Buhari bai ma san da wannan barazana ba sai da ya gaya masa, sannan kuma Gwamman Jihar Zamfara Bello Matawalle ya ka iwa shugaban hoton bidiyon ya gani.

Gwaman na jihar kaduna ya ce daman shi tun a baya an gargade shi da ya yi hankali shi da bugunsa a kan wannan barazana.

Ya ce, ‘’Ta yaya za mu zama kasar da take da sojoji da ‘yan-sanda da ƙungiyoyi amma kuma ‘yan ta’adda su rika barazanar za su sace shugaban kasa?’’

Gwamnan ya ce, ai shi daman tun baya da shekara biyar yake bayar da shawarar da a shiga dajin a yi wa sansanoninsu ruwan bama-bamai, da cewa hakan ne za a yi maganinsu.

Ya ce ya gana da Shugaba Buhari ne ranar Lahadi inda ya gaya masa yadda girman wannan matsala ta tsaro yake.

Ya yi bayani da cewa, idan a baya wadanda ke cikin gwamnati suna daukar wannan abu da wasa, suna ganin abin na faruwa ne kawai a Katsina da Zamfara da Kaduna da Naija, to yanzu abin ya zo har gida, saboda haka dole ne a tashi a ga bayan mutanen.

hausa news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp