fidelitybank

Na san cewa Benzema zai dawo Saudiyya da taka leda – Ronaldo

Date:

Kyaftin din Al-Nassr, Cristiano Ronaldo, ya ce zai so ya mallaki kungiyar kwallon kafa a nan gaba.

Ronaldo ya kuma ce ya san Karim Benzema zai bar Real Madrid zuwa gasar kasar Saudiyya, ya kara da cewa wasu ‘yan wasa da dama na zuwa gabas ta tsakiya.

Da yake jawabi a wajen kaddamar da alamar ruwa mai suna ‘Ursu’, an tambayi Ronaldo game da shirinsa na gaba kuma tsohon dan wasan Manchester United ya ce, (kamar yadda CristianoXtra ya fada).

“A nan gaba, zan so in mallaki kulob, ban yanke hukuncin ba.”

Da aka tambaye shi game da gasar ta Saudiyya, dan wasan na Portugal ya kara da cewa: “Na san cewa Benzema zai zo Saudiyya, kuma shi ya sa na ce gasar Saudiyya za ta kasance cikin manyan 5 a nan gaba, ‘yan wasa da yawa za su zo.”

breaking news in nigeria today punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp