fidelitybank

Na san a na shan wahala amma a ƙara hakuƙuri kaɗan – Tinubu

Date:

Shugaba Bola Tinubu, ya roki matasan Najeriya da su kasance masu hakuri da fahimtar irin wahalhalun da kudurorin da gwamnatin sa ke yi na tattalin arziki.

Tinubu ya bayyana cewa, wahalhalun da kasar nan ke fuskanta a halin yanzu za su gushe daga karshe kuma su ba da damar samun daidaito da wadata da tattalin arziki mai dunkulewa.

Ya bayar da wannan tabbacin ne a ranar Alhamis a babban birnin kasar nan a wajen wani taro da shugabannin matasan jam’iyyar All Progressives Congress (APC) na kasa daga jihohi 36 na tarayya da babban birnin tarayya Abuja.

Shugaban ya ce, “Na yi wa kasar alkawari cewa, babu wata shawara da za ta yi wa wannan gwamnati wuya ta dauka, domin ci gaba da hadin kan kasar nan. Gyaran tattalin arziki na iya zama a hankali. Yi haƙuri kaɗan.

“Zan iya tabbatar muku cewa na fahimci radadin da kuke ciki. Ba shi da sauƙi a fitar da dodo sama da shekaru arba’in da ake kira tallafin mai.

Kayayyakin abinci da kayayyaki da ayyuka da suka hada da sufuri duk sun tashi sakamakon cire tallafin man fetur.

legit com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp