fidelitybank

Na musulunta ne saboda wadda zan aura – Thomas Partey

Date:

Tauraron dan kwallon Arsenal, Thomas Partey, a karshe ya bayyana cewa, ya Musulunta ne saboda wata kyakkyawar budurwa ‘yar kasar Morocco, Sara Bella.

An haife shi a matsayin Kirista a yankin Gabashin Ghana, tubabwar Partey ya zo da mamaki ga wasu mabiyan kwallon kafa na Ghana.

A cikin wani faifan bidiyo da mai yaɗa labarai Nana Aba Anamoah ta raba, Partey ya ce, ya tuba ne saboda matar kuma babu wani laifi a ciki.

A cikin faifan bidiyon, dan wasan tsakiya na Black Stars ya ce: “Ina da yarinya da nake so, na san gefen hagu na za su bar ni amma ba matsala … Na girma tare da Musulmai don haka a ƙarshen rana abu ɗaya ne”.

Ya kuma ce ya aure ta ne bayan an tambaye shi lokacin da zai daura aure da ita yana mai cewa “Na riga na yi aure kuma sunana Musulmi Yakubu”.

Partey, mai shekaru 28, an nada shi a matsayin shugaban ci gaba a mahaifarsa ta Odumase Krobo, Ghana.

A wani ɗan gajeren biki a ranar Jumma’a, an ba wa tsohon tauraron Atletico Madrid lakabin “Mahefalor, wanda ke fassara a matsayin mai tsaron gida na yankin.

www.najnew

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp