fidelitybank

Na koyi darasi daga magabata na – Shugaban Majalisar Dattawa

Date:

Shugaban Majalisar Dattawa, Ahmad Lawan, ya ce, ya koyi darasi daga magabatansa kamar David Mark da Bukola Saraki.

Ya kuma ce shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya rattaba hannu a kan kudirorin doka fiye da kowane shugaban kasa tun 1999.

Lawan ya bayyana haka ne a daren ranar Asabar da ta gabata a cikin godiyarsa bayan samun lambar yabo ta ‘The Sun Political Icon of the Year 2021’ a bikin karramawar shekara ta 19 da jaridar ta yi a Legas.

Wannan na zuwa ne a wata sanarwa da mai ba da shawara na musamman ya fitar ranar Lahadi, Ola Awoniyi, mai taken, ‘Me ya sa Majalisar Dokoki ta 9 ta yi fice daga Majalisun da suka gabata.

Lawan ya ce, “Bari in ce na koyi abubuwa da dama daga wajen wani fitaccen shugaba, kuma sunansa Sanata David Mark. Ya kasance Shugaban Majalisar Dattawa na wa’adi biyu, Majalisa ta 6 da ta 7. Kuma ba shakka, Shugaban Majalisar Dattawa na 13, yayana, kuma abokina, Sanata Bukola Saraki, wanda ya zo a wannan taron. Na yi aiki da shi a matsayin Shugaban Majalisar Dattawa. Ya kuma bayar da gudunmawa kamar yadda tsohon shugaban majalisar dattawa ya yi.”

www.legit.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp