fidelitybank

Na koyi darasi daga magabata na – Shugaban Majalisar Dattawa

Date:

Shugaban Majalisar Dattawa, Ahmad Lawan, ya ce, ya koyi darasi daga magabatansa kamar David Mark da Bukola Saraki.

Ya kuma ce shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya rattaba hannu a kan kudirorin doka fiye da kowane shugaban kasa tun 1999.

Lawan ya bayyana haka ne a daren ranar Asabar da ta gabata a cikin godiyarsa bayan samun lambar yabo ta ‘The Sun Political Icon of the Year 2021’ a bikin karramawar shekara ta 19 da jaridar ta yi a Legas.

Wannan na zuwa ne a wata sanarwa da mai ba da shawara na musamman ya fitar ranar Lahadi, Ola Awoniyi, mai taken, ‘Me ya sa Majalisar Dokoki ta 9 ta yi fice daga Majalisun da suka gabata.

Lawan ya ce, “Bari in ce na koyi abubuwa da dama daga wajen wani fitaccen shugaba, kuma sunansa Sanata David Mark. Ya kasance Shugaban Majalisar Dattawa na wa’adi biyu, Majalisa ta 6 da ta 7. Kuma ba shakka, Shugaban Majalisar Dattawa na 13, yayana, kuma abokina, Sanata Bukola Saraki, wanda ya zo a wannan taron. Na yi aiki da shi a matsayin Shugaban Majalisar Dattawa. Ya kuma bayar da gudunmawa kamar yadda tsohon shugaban majalisar dattawa ya yi.”

dailypostnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...
X whatsapp