fidelitybank

Na kara nanata mu ku ba ni da gida a a kasar waje – Buhari

Date:

Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya c,e babu wanda zai iya bata masa suna kuma ba shi da gida a kasar waje a lokacin da yake mulki.

A cewar mai baiw shugaban kasa shawara na musamman a harkokin yada labarai, Femi Adesina, shugaban kasa ya bayyana haka ne a wajen taron liyafar da aka gudanar a daren jiya Litinin, wanda aka shirya domin karrama shi a Damaturu, jihar Yobe.

Ya bayyana cewa, ya na fuskantar kalubale, domin yakar cin hanci da rashawa a Najeriya.

“To, a karkashin gwamnatinsa, yaki da cin hanci da rashawa ba abu ne mai sauki ba. Ya ce, an samu sauki lokacin da ya rike mukamin shugaban kasa,” in ji Adesina.

A cewarsa, a yankin Arewa maso Gabas, da taimakon Allah, an fatattaki ‘yan Boko Haram.

“A Arewa maso Gabas, Allah ya taimake mu wajen kawar da Boko Haram, tattalin arziki ya tashi, wasu kuma suna tambayata game da nasarorin da na dauka na yaki da cin hanci da rashawa,” inji shi.

nigerian news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iya wa’adi daya ya ishe ni a mulkin Najeriya – Peter Obi

Tsohon ɗan takarar shugabancin Najeriya a jam'iyyar Labour, Peter...

Luis Diaz ya zaba wa kansa makoma da ya bar Liverpool – James

Kyaftin din Colombia, James Rodríguez, ya dage cewa dan...

Ka fito ka baiwa Matawalle hakuri ko ka fuskanci fushin kotu – Shinkafi

Wani mai fafutukar kare hakkin bil’adama, Dakta Suleiman Shuaibu...

Liverpool za su sayar da ‘yan wasa uku su dauki Isak

Liverpool a shirye take ta sayar da matasan yan...

Ba zamu daga wa Hamas kafa ba har sai an saki mutanen mu – Netanyahu

Firaiministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, ya yi dogon...

Za mu gyara tsarin Maiduguri saboda ambaliya – Zulum

Gwamnan jihar Borno Babagana Umara Zulum ya ce, gwamnatinsa...

Dubban mutane sun yi zanga-zangar goyon bayan Falasɗinawa a Australia

Dubban mutane ne suka gudanar da zanga-zangar goyon bayan...

Mata da kanan Yara ne Ambaliya ta daidaita a jihohi 19 – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasa, NEMA, ta...

Facebook ya ƙi amincewa da tsare-tsaren Turai na amfani da AI

Wasu muhimman tsare-tsare na dokokin Tarayyar Turai kan amfani...

Ranar 18 za a fara rajistar zabe – INEC

Hukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC ta sanar da...

Trump ya tura jiragen ruwa na yaki masu dauke da makaman nukiliya kusa da Rasha

Shugaba Trump ya ce, ya umarci a matsar da...

Amnesty na tuhumar gwamnatin Najeriya kan bacewar Dadiyata

Ƙungiyar Amnesty International ta yi Allah-wadai da sakacin da...
X whatsapp