fidelitybank

Na jikin Tinubu ne suke ɗaukar nauyin zanga-zangar nan – Gwamnan Imo

Date:

Gwamna Hope Uzodinma na jihar Imo ya ce, wasu dake jikin shugaban kasa Bola Tinubu wanda ake kira Kabal da ke cin gajiyar arzikin kasar nan ke ɗaukar nauyin zanga-zangar matasa.

Uzodinma ya ce ‘yan jam’iyyar su ne suka dauki nauyin zanga-zangar da ake yi a fadin kasar nan na nuna adawa da Tinubu duk da cin gajiyar arzikin Najeriya.

A wata sanarwa da ya fitar a ranar Juma’a, gwamnan ya kuma yabawa al’ummar yankin Kudu maso Gabas da rashin shiga zanga-zangar da aka yi a fadin kasar.

Da yake lura da cewa zanga-zangar lumana hakki ne na ‘yan kasa, Uzodinma ya jaddada cewa Tinubu ya nuna jajircewarsa wajen tunkarar kalubalen da kasar ke fuskanta.

A cewar gwamnan: “Ina yaba wa al’ummarmu na yankin Kudu maso Gabas da suka yi biyayya ga kiran da muka yi na kada su shiga zanga-zangar da ake yi a fadin kasar nan. Hikimar ku na sanin haɗarin da masu satar mutane ke yi wa masu zanga-zangar lumana abin a yaba ne da gaske.

“Yayin da zanga-zangar lumana ba shakka hakki ne na mutane, shawarar da kuka yanke na ba da fifiko ga aminci da kwanciyar hankali yana nuna taka tsantsan.

“Abin takaici ne cewa wadanda suka bayar da gudunmawa wajen kalubalen tattalin arzikin da muke fama da su a halin yanzu su ne ke daukar nauyin zanga-zangar maimakon yin aiki da FG don warware matsalar.

“Wannan martanin ya zo ne kawai saboda muna da Shugaban kasa wanda ke da karfin gwiwa don wargaza baragurbin da ke cin gajiyar albarkatunmu.”

legit news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp