fidelitybank

Na ji baƙin ciki da ba ni na lashe Ballon D’or ba – Lewandowski

Date:

 

Ɗan wasan gaban Poland da Bayern Munich, Robert Lewandowski ya tabbatar da cewa ya ji baƙin ciki da ba shi ya kashe kyautar Ballon D’or ta bana ba.
Lionel Messi na Argentina da PSG ne dai ya lashe kyautar ta bana, inda ta zama ta 7 kenan kuma wanda ya fi kowa lashewa a tarihi.
Wata jaridar wasanni ce dai Faransa ke bada kyautar ta gwarzon ɗan ƙwallon ƙafa na shekara.
Da a ke hira da shi a jaridar Kanal Sportowy, Lewandowski ya ce “gaskiya na yi baƙin ciki sabo da gani daf da lashe kyautar kuma gani kusa Messi.
“Ba zan yi karya ba, gaskiya na ji takaici. In na nace na yi farin ciki to na yi karya, gaskiya na ji baƙin ciki. Amma duk da haka ina jinjinawa Messi yadda yake ƙoƙari a kwallon kafa,” in ji Lewandowski.

leadership newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp