fidelitybank

Na janye daga takarar gwamnan Kebbi saboda kishin kasa – Ministan Shari’a

Date:

Babban Lauyan Tarayya kuma Ministan Shari’a, Abubakar Malami, SAN, ya ce, janyewar da ya yi daga takarar Gwamnan Jihar Kebbi a kwanakin baya, ya samo asali ne saboda kishin kasa kuma ya cancanci a yaba wa ‘yan Najeriya.

Malami, wanda ya yi magana ta bakin mai magana da yawunsa, Dakta Umar Gwandu ya ci gaba da cewa, bai taka wata doka da wannan mataki ya dauka ba, domin hakkinsa ne na dayansa ya zabi ya janye aniyarsa ta siyasa da kan sa.

A wata sanarwa da ya fitar a ranar Asabar, Gwandu ya ce Malami bai yi murabus daga mukaminsa na AGF ba, duk da halartar bikin karramawar da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya shirya, inda ya kara da cewa, lamari ne da ya shafi shari’a da hakkinsa wanda bai taka wata doka ba.

Ya kuma kara da cewa masu tunani na gaskiya na al’umma suna mutunta hakkin daidaikun mutane na yancin zabi a cikin al’amuran da suka shafi wannan.

Idan dai za a iya tunawa, a ranar 28 ga watan Afrilu ne AGF ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar gwamnan jihar Kebbi a wani taron masu ruwa da tsaki a Birnin Kebbi.

latest news in lokoja, kogi state

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...

Tawagar Gwamnatin Kano ta shilla Saudiyya zuwa jana’izar Dantata

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci...

Tawagar Jami’an gwamnati da Malamai sun tafi jana’izar Dantata

Wata tawaga daga gwamnatin Tarayya, ta isa ƙasar Saudiyya...

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ƙungiyar Manoma

Ƙungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...

Ni da Wike tif da taya ne – Fubara

Dakataccen gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya ce, babu...

Za a yi jana’izar Dantata a ranar Litinin

Babban sakataren marigayi Alhaji Aminu Dantata, Mustapha Abdullahi Junaid,...

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...
X whatsapp