fidelitybank

Na hango tashin Bam a gasar cin kofin AFCON – Malamain Majami’a

Date:

Wani malamin majami’a, Nigel Gaisie  ya yi gargadi game da harin ta’addanci a lokacin gasar cin kofin nahiyar Afirka, AFCON, da za a fata a Kamaru.

Gaisie ya bayyana cewa ya hango ‘yan ta’adda sun tayar da bama-bamai a wani filin wasa a lokacin gudanar da gasar AFCON.

Da ya ke jawabi ga mambobinsa, malamain dan kasar Ghana ya bukaci kasashen da ke halartar gasar da su yi addu’a, domin kaucewa bala’i a lokacin gasar da za a yi a kasar Kamaru.

A cewar Gaisie: “Wannan annabci ne na duniya. Ubangiji ya dauki ruhina zuwa wuri kamar Kamaru game da gasar cin kofin Afirka na 2021.

“Na ga wani abu kamar ‘yan wasa a tsaye a kan gado kuma suna jin zafi yayin da wasu daga cikinsu ke kuka.

“Bari al’ummar Kamaru su yi addu’a da duk wata tawagar da ta cancanta su yi haka, domin ina ganin wani abu kamar harin ta’addanci da hare-haren bama-bamai.

“Ina ganin cewa wani abu ya faru a filin wasa kuma duk wurin ya kasance cikin rikici kuma mutane sun mutu.” Inji Gaise.

DAILY POST ta rawaito cewa,  gwamnatin Ghana ta gargadi fastoci game da fitar da annabce-annabce da za su haifar da firgici da fargaba.

A ranar Lahadi 9 ga watan Janairu, 2022 za a fara gasar AFCON ta shekarar 2021 a kasar Kamaru.

A halin da a ke ciki dai kungiyar Super Eagles ta Najeriya ta isa kasar Kamaru gabanin fara gasar.

 

naija legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp