fidelitybank

Na fi kowa cancanta a takarar shugaban ƙasa a PDP – Tambuwal

Date:

Aminu Waziri Tambuwal ya bukaci jam’iyyar PDP da ta tattara ayyukanta, ta kuma matsa kaimi wajen ganin ta fito da dan takarar shugaban kasa da ‘yan Najeriya za su kasance a shirye su mara masa baya a zaben 2023.

Dan takarar shugaban kasar dai, ya ce yana da dukkan abubuwan da ake bukata, domin cika sharuddan da ‘yan Najeriya ke nema.

Tambuwal ya bayyana haka ne a yammacin Larabar da ta gabata a lokacin da ya gana da taron tsaffin ministocin tarayyar Najeriya karkashin jam’iyyar PDP a Asokoro, Abuja.

“Abin da ke da mahimmanci ga PDP shi ne dan takara da za mu iya yin aiki tare, don kai mu ga ci wannan zabe, ba daga inda mutum ya fito ba,” Gwamnan Sokoto ya shaida wa tsoffin shugabannin kasar.

Da yake bayyana cewa, son kai da kishin kasa da hadin kan al’ummar kasar ne ke neman sa na neman babban mukami a kasar, ya ce “ba wani abu ba ne na kashin kai. Ya shafi kasarmu gaba daya.”

Da yake magana shaidarsa na uku wanda ya rataya a kan bangaren zartarwa, majalisa, da shari’a, ya jaddada cewa yana da kyakkyawar fahimtar kasar, inda, abin takaici, “abubuwa suna kara tabarbarewa.”

daily post news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp