fidelitybank

Na ci alwashin samun zaman lafiya mai ɗorewa a Najeriya – Babban Hafsan Sojoji

Date:

Muƙaddashin babban hafsan sojin ƙasar nan, Laftanar Janar Olufemi Oluyede, ya sha alwashin tabbatar da zaman lafiya mai ɗaurewa a Najeriya idan aka tabbatar masa da muƙamin shugabancin shugabancin rundunar sojin ƙasan ƙasar.

Ya bayyana hakan ne a lokacin da ya bayyana a gaban kwaminitin tsaro na majalisar wakilai ta Najeriya a ranar Laraba, kamar yadda shafin intanet na tashar Chanells ya ruwaito.

Ya ce matsalar tsaron Najeriya a yanzu na buƙatar haɗin kai daga dukkan masu ruwa da tsaki domin tabbatar da zaman lafiya a lungu da saƙon ƙasar.

Ya ce, “a sama da shekara 30 da na yi ina aikin soja, na yi aiki a wurare daban-daban a rundunar sojin ƙasan Najeriya. Don haka ba zan tsame hannuna daga dukkan nasarori ko rashinsa da aka samu a baya ba, amma idan aka tabbatar da ni, zan samu wata dama jan ragamar rundunar tare da kawo wasu dabarun da za su taimaka domin rundunar ta samu ƙarin nasarori.”

the punch newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka ƴan Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar Haɗin kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...
X whatsapp