fidelitybank

Na baiwa siyasa hutu amma ba ritaya na yi ba – Tsohon shugaban APC

Date:

Tsoho Shugaban jam’iyyar APC Abdullahi Adamu ya ce ya yanke shawarar janyewa daga lamuran siyasa saboda ya fuskanci yana samun damuwa da lamuran siyasa babu gaira babu dalili.

Sanata Adamu ya bayyana haka ne a ranar Asabar a garin Lafiya yayin wani bikin ƙaddamar da wani littafi da aka yi wa take da “Gwamnati mai ci gaba: nuna nasarorin da Gwamna Abdullahi Sule na Nasarawa ya samau daga 2019 zuwa 2023,” wanda Abdullahi Tanimu ya rubuta.

Da yake tsokaci kan littafin Abdullahi Adamu ya yaba wa marubucin tare da shawartar ‘yan jihar su ci gaba da baiwa gwamnati goyon baya domin ci gaba da ayyukan raya ƙasa.

Ya ce “Ba wai ritaya kawai na yi ba, na janye hannuna daga lamuran siyasa. na ci ina samun matsala da siyasa da lamuranta a ‘yan kwanakin nan.

“Kp gafarce ni, ba zan iya ƙara cewa komai ba dangane da siyasa bayan neman haɗin kai da zan so ku ci gaba da baiwa gwamnati.

“Yana buƙatar duk taimakonku da addu’o’inku domin nasararsa,” in ji Adamu.

nigerianewstoday

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp