fidelitybank

Na amince da shan ka yi a hannun Keir Starmer – Rishi Sunak

Date:

Dan jam’iyyar Labour Party, Keir Starmer, ya zama sabon Firaminista bayan nasarar da ya samu a babban zaben kasar Birtaniya.

Da yake jawabi ga taron jama’a a tsakiyar London bayan nasararsa, Starmer ya ce: “Mun yi hakan, canji ya fara yanzu. Yana jin dadi, dole ne in faɗi gaskiya. ”

An ayyana jam’iyyar Labour a matsayin wadda ta lashe zaben a hukumance bayan da ta kai kujerun majalisar dokoki 326 da ake bukata.

Da yake mayar da martani kan kayen da ya sha, Firayim Minista mai barin gado, Rishi Sunak, ya ce ya dauki alhakin asarar jam’iyyar Conservative.

Sunak ya ce: “Birtaniya ta yanke hukunci mai ratsa jiki. A wannan dare mai wahala, ina so in nuna godiyata ga mutanen mazabar Richmond da Northallerton saboda ci gaba da goyon bayanku.

“Jam’iyyar Labour ta lashe wannan babban zaben kuma na kira Sir Keir Starmer don taya shi murnar nasarar da ya samu.

“A yau, mulki zai sauya hannu cikin lumana da tsari, tare da fatan alheri daga kowane bangare. Wannan abu ne da ya kamata ya ba mu gaba daya kwarin gwiwa kan zaman lafiyar kasarmu da makomarmu.

“Mutanen Biritaniya sun yanke hukunci a daren yau, akwai abubuwa da yawa da za a koya… kuma na dauki alhakin asarar.”

vgn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp