fidelitybank

Na ƙudiri aniyar sauya akalar Najeriya – Tinubu

Date:

Shugaba Bola Tinubu ya ce, ya kuduri aniyar sauya labarin Najeriya domin amfanin ‘yan Najeriya baki daya.

Ya bayyana hakan ne a lokacin da yake zantawa da manema labarai a ranar Lahadi a birnin Makkah na kasar Saudiyya.

Tinubu ya ce gwamnatinsa ta kuduri aniyar sauya labarin ta hanyar yin gyare-gyare da tsare-tsare da manufofin da za su amfana daga ‘yan kasa.

”Halin kasar har yanzu bai kai ga matakin da muke bukata ba. Yana buƙatar aiki tuƙuru da addu’o’i masu tsayi da kowane ɗayanmu. Mun himmatu wajen yin amfani da karfinmu wajen fitar da wannan damammaki domin amfanin daukacin ‘yan Nijeriya.

‘’Shi ya sa muke nan, kuma Allah Ya karba mana dukkan addu’o’inmu na daidaiku da jama’a, don amfanin kasa da al’ummarta. Akwai bukatar in godewa Allah akan abin da ya yi mini.

‘’Dole ne in yi godiya ga Allah a duk wata dama da za ta samu,’’ NAN ta ruwaito.

latest legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp