fidelitybank

Muƙarraban Buhari sun ci amanar da ya ba su lokacin mulkinsa – Bagos

Date:

Wani tsohon ɗan majalisar wakilai, Dachung Bagos ya bayyana cewa wasu mutanen da marigayi tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya naɗa, sun ci amanar yardar da ya yi musu.

Ya ce lamarin ya janyo taɓarɓarewar batun cin hanci da rashawa a lokacin mulkinsa.

Bagos ya bayyana haka ne a cikin shirin siyasa na Politics Today na gidan talabijin na Channels ranar Talata, jim kaɗan bayan binne tsohon shugaban a garin mahaifarsa ta Daura.

“Buhari ya naɗa mutane ne da ya yarda da su waɗanda kuma yake tsammanin za su taimaka mi shi lokacin mulki, amma suka ci amanarsa daga baya.

“Buhari mutumin kirki ne kuma dattijo mai nagarta mai yaƙi da rashawa da son tabbatar da gaskiya – sai dai ba haka mutanen da ya naɗa suke ba, inda a yau za ka ga wasu da aka naɗa lokacin mulkinsa suna fama da shari’a kan zargin cin hanci,” in ji tsohon ɗan majalisar wakilan.

daily sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Na yi rashin aboki na gari kuma Najeriya ta rasa mutumin kirki – Tinubu

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, na ci gaba da alhinin...

Shettima ya jagoranci yi wa Buhari addu’o’i na musamman a Daura

An gudanar da addu'o'i na musamman don neman gafara...

Isra’ila ta kashe mana fararen hula – Syria

Shugaban Syria, Ahmed al-Sharaa ya zargi Isra'ila da kai...

Za mu koma fadar gwamnatin Katsina mu karbi gaisuwar Buhari – Radda

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umar Radda ya ce bayan...

Tinubu zai jagoranci yi wa Buhari addu’a

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, zai jagoranci taron addu'o'i na...

Muƙarraban Buhari sun ci amanar da ya ba su lokacin mulkinsa – Bagos

Wani tsohon ɗan majalisar wakilai, Dachung Bagos ya bayyana...

Guardiola ya bude kofa ga ‘yan wasa shida su bar kungiyar

Kocin Manchester City, Pep Guardiola, a shirye yake ya...

Ba gudu ba ja da baya a zanga-zangar mu – Tsofaffin ‘Yansanda

Kungiyar ‘yan sandan Najeriya masu ritaya ta sanar da...

Malami ya magantu kan sukar rashawa a mulkin marigayi Buhari

Tsohon babban Lauyan Najeriya kuma ministan shari'a, Abubakar Malami,...

Turkiyya ta gargadi Najeriya kan ‘yan ta’addar FETO

Gwamnatin Turkiyya ta fitar da wani gargadin cewa, mambobin...

Kiristoci sun jinjinawa Musulmai yadda aka yi jana’izar Buhari ba kashe kudi

Ana samun karuwar al’ummar Kudancin Najeriya musamman mabiya addinin...

An binne marigayi Muhammadu Buhari a gidansa na Daura

An binne gawar tsohon shugaban Najeriya Muhammadu Buhari a...
X whatsapp