fidelitybank

Mutuwar Mata masu juna biyu bai ragu a yankin Arewa ba a Najeriya – WHO

Date:

Hukumar Lafiya ta Duniya ta ce, matsalar mutuwar mata lokacin haihuwa a jihohin arewa ta tsakiya ciki har da Neja, ba ta raguwa saboda matsalar tsaro, duk da ƙoƙarin da jami’ai ke yi.

Hukumar ta ce da yawan yaran da aka haifa a yankin ba a yi masu riga-kafi ba, saboda yawan rikicin da ake samu masu alaƙa da rashin tsaro.

Shugabar da ke kula da shiyyar, Dr Asma’i Zeenat Kabir ce ta bayyana hakan a taron WHO na 75 da ya gudana a Minna babban birnin Neja.

Ta ƙara da cewa har yanzu akwai gagarumin ƙalubale a ɓangaren haihuwa da mutuwa, da kuma a lokacin haihuwa da wasu matsaloli masu alaƙa da yara a mafi yawan jihohin yankin.

Don haka akwai buƙatar sake zage damtse don bunƙasa harkokin lafiya a yankin.

hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka ƴan Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar Haɗin kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...
X whatsapp