fidelitybank

Mutuwar Ifeanyi Davido babban rashi ne – Osinbajo

Date:

Mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo, ya jajanta wa fitaccen mawakin nan David Adeleke wanda aka fi sani da Davido da Chioma Rowland bisa rasuwar dan su Ifeanyi.

Osinbajo ya yi addu’a tare da ganin sun rungumi kaddara.

Ya bayyana mutuwar Ifeanyi a matsayin babban rashi.

Osinabjo, a cikin wani sakon Twitter da mai taimaka masa kan harkokin yada labarai, Laolu Akande, ya fitar, ya ce, “Mataimakin Shugaban kan mutuwar Ifeanyi: “Dolly & Ni na yi matukar bakin ciki da mummunan rashi na Ifeanyi, masoyi dan Davido & Chioma. Muna addu’a Ubangijinmu Yesu Kristi ya ta’azantar da su kuma ya goyi bayan su duka ta wurin wannan abin takaici. Amin.

“Muna kuma jajantawa dan uwanmu, Dokta Deji Adeleke da daukacin dangin Adeleke. Kullum kuna cikin tunaninmu da addu’o’inmu.”

leadership news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ćłan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maĆ™ale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin Ć´an Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taÉ“a barin Iran ta Ć™era makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaĆ™i – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...
X whatsapp