fidelitybank

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Date:

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu Dantata a matsayin wani ginshikin al’umma wanda har yanzu mutuwarsa ta yi illa ga ‘yan Najeriya.

Da yake jawabi yayin ziyarar ta’aziyya ga iyalan Dantata, mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, wanda ya wakilci Tinubu, ya ce mutuwar ba ta iyali ce kadai ba, ga ‘yan Najeriya da kuma ‘yan kasa.

Ya bukaci ‘yan uwa su kasance da hadin kai kada a rarraba, yana mai cewa, “idan dukiya ce mai dukiyar ya tafi, don haka a ce babu abin da ya dawwama har abada”.

“Ku kula da sunayen Dantata da mutunci da kimar da aka san shi da su, ya rike gadonsa don tabbatar da cewa ginshiki ya kasance kamar yadda yake a cikin dangi da al’umma.

www.nigerianews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp