fidelitybank

Mutuwar Afuye: Majaisar dokokin Ekiti ta tafi hutu na kwana 7

Date:

Majalisar dokokin jihar Ekiti ta ayyana zaman makoki na kwanaki 7, domin girmama tsohon kakakin majalisar, Mista Funminiyi Afuye.

A wata sanarwa da ta fitar a Ado Ekiti, shugabar kwamitin majalisar kan harkokin yada labarai, Misis Yemisi Ayokunle ta ce za a kada tuta a harabar majalisar a tsawon lokacin.

Misis Ayokunle, wacce ta bayyana marigayi kakakin a matsayin jajirtacce, gwaninta kuma mutum ne mai kishin al’umma, ta ci gaba da cewa Mista Afuye zai yi kewarsa matuka.

A cewar sanarwar, shugaban majalisar ya rasu ne a yammacin Larabar da ta gabata a lokacin da yake fama da gajeruwar rashin lafiya a asibitin koyarwa na jami’ar Jihar Ekiti da ke Ado Ekiti yana da shekaru 66 a duniya.

dailypost news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp