fidelitybank

Mutum huɗu sun kamu da cutar ƙyandar Biri a Ogun

Date:

Gwamnatin jihar Ogun, ta tabbatar da samun sabbin masu dauke da cutar ƙyandar Biri guda hudu, wanda ya kawo adadin wadanda suka kamu da cutar a jihar zuwa bakwai.

Kwamishinan lafiya na jihar Dr. Tomi Coker ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da kwamishinan lafiya na jihar Abeokuta ya rabawa manema labarai.

Sanarwar ta ce, an gano wasu guda biyu a Ota, a cikin karamar hukumar Ado-Odo/Ota, yayin da Abeokuta ta Arewa da Abeokuta ta Kudu ke da guda daya.

Sanarwar ta bayyana cewa Jami’an Sa-ido da Sanarwa da Cututtuka (DSNOs) a kananan hukumomin da abin ya shafa sun gudanar da jerin layukan da suka shafi tuntubar juna, inda ta nuna cewa tuni majinyatan sun sha magungunan da aka rubuta.

Sannan kuma ta shawarci mazauna yankin da su guji cudanya kai tsaye da ruwan jiki ko ciwon masu rai ko matattun dabbobi, mutane ko gurbatattun abubuwa, kamar yadda ta jaddada wanke hannu da sabulu da ruwa akai-akai, musamman bayan ziyara ko kula da mara lafiya.

Yayin da ya kara da cewa ya kamata a dafa abincin dabbobi yadda ya kamata kafin a ci abinci, gwamnati ta yi kira da a kwantar da hankula daga mazauna yankin, tare da tabbatar da daukar matakan da suka dace don dakile yaduwar cutar.

latest news in nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp