fidelitybank

Mutum hudu sun rasa ransu a hadarin kwale-kwale

Date:

Mutane hudu ‘yan gida guda ne suka nutse a hatsarin kwale-kwale a jihar Kebbi.

Hukumomi da mazauna yankin sun ce waɗanda hatsarin ya rutsa da su suna hanyarsu ta zuwa gona tsallaken rafi a lokacin da kwale-kwalen da suke ciki ya kife a ranar Laraba a yankin Yauri sakamakon iska mai ƙarfin gaske.

Mutum shida ne ke cikin kwale-kwalen, wani uba Musa Labaran da ƴaƴansa.

Ya shaida wa BBC cewa, an samu gawar ƴaƴansa hudu yayin da ake ci gaba da neman gawar mutum na biyar da ba a gani ba.

An sha samun hatsarin kwale-kwale a Najeriya

A watan Mayun shekarar da ta gabata, sama da mutum 100 ne suka nutse a ruwa lokacin da kwale-kwalen da suke ciki ya kife a jihar Kebbi yayin da a cikin watan Disamba kimanin mutum 30 suka mutu a wani hatsari makamancin haka a jihar Kano.

Ana danganta irin wannan al’amari ne da yadda ake loda wa kwale-kwale kaya da mutane da suka wuce ƙima da rashin kula da jiragen na ruwa da kuma rashin kyawun yanayi.

hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Duk wasu ƙawayen Amurka za su ɗanɗanar kuɗarsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...

Iran ta mayar da martani kan sojojin Amurka dake Qatar

Kafofin yaɗa labaran Iran sun bayyana cewa ƙasar ta...

Faransa ba ta goyon bayan Amurka na kifer da gwamnatin Iran – Barrot

Ministan harkokin wajen Faransa ya ce, ƙasarsu ba ta...

Kotu a Kano ta ɗaure masu satar Yara

Babbar kotun jihar Kano da ke zamanta a Miller...

Ba wata hujja da Amurka za ta kai wa Iran hari – Rasha

An gudanar da tattaunawa tsakanin shugaban Rasha Vladimir Putin...

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...
X whatsapp