fidelitybank

Mutum hudu sun mutu a wani rikicin fili a jihar Ebonyi

Date:

Mutum huɗu sun mutu sakamakon rikici game da wani fili tsakanin garuruwa biyu na jihar Ebonyi da ke kudu maso gabashin Najeriya.

Kamfanin dillancin labarai na Najeriya NAN ya ruwaito cewa rikicin ya ɓarke ne tsakanin mazauna ƙauyukan Ogwor da Umuobor saboda wani yanki da ake kira Elueke.

Rahoton ya ce gwamnatin jihar ta ayyana yankin a matsayin “ba na kowa ba” a farkon watan Janairu, kuma ta umarci duka ƙauyukan su ƙaurace wa yankin.

“Daga cikin mutum huɗu da aka kashe, an ce uku sun je nome doya ne a yankin ranar Laraba, kafin a kashe wata mace a ranar Litinin,” a cewar Chinasa Okorie, shugaban cibiyar Akaeze Development.

Sai dai kakakin rundunar ‘yansanda a jihar, Joshua Ukandu, ya ce kisan wata mace kawai suka sani a ranar Litinin da ta gabata, amma ya ce suna ci gaba da bincika lamarin.

latest news in nigeria today 
2021 ripples

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp