fidelitybank

Mutum daya ya rasa ransa a aranga da ‘yan sanda a Oyo

Date:

Mutum ɗaya ya rasa ransa a arangama tsakanin ‘yan sanda da mazauna garin Ibadan na Jihar Oyo, sakamakon zanga-zangar da suka yi kan ƙarancin takardun naira.

Lamarin ya faru ne a ranar Asabar yayin da ɗaruruwan mutanen suka hau kan tituna don nuna ɓacin ransu game da ƙarancin kuɗin, wanda ya shafi ƙasar baki ɗaya bayan sauya takardun N1,000 da N500 da N200.

Karanta Wannan: ICPC ta damke manyan jami’an Banki da suka boye Naira

Tun a ranar Juma’a wasu matasa suka farfasa tagogin wani banki da shaguna a Ibadan ɗin.

Cikin wata sanarwa, kakakin ‘yan sanda a Oyo, Adewale Osifeso, ya ce mutumin ya gamu da ajalinsa ne da misalin ƙarfe 10:15 na safe lokacin da jami’an tsaro ke gudanar da samamen haɗin gwiwa a yankin Apata na Ƙaramar Hukumar Ido.

Osifeso ya ce an bayyana mutumin a matsayin ɗan banga, kuma yana cikin waɗanda suka kai wa jami’an tsaron hari a lokacin samamen.

daily post today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp