fidelitybank

Mutum daya ya mutu a cikin mutane hamsin da suka nutse a cikin Kogin Neja

Date:

An samu rahoton mutuwar mutum daya, yayin da wani kuma ya samu raunuka, bayan da wani kwale-kwalen da ke dauke da ‘yan kasuwa 50 daga Shiroro zuwa Kasuwar Kwata da ke Zumba a karamar hukumar Shiroro ta Jihar Neja ya kife a tsakiyar kogin Zumba.

Aminiya ta tattaro cewa, mutum shida ne kawai aka ceto daga cikin fasinjojin, kuma an tabbatar da mutuwar mutum daya.

An bayyana cewa hatsarin ya afku ne da yammacin ranar Asabar.

Darakta Janar na Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta Jihar Neja, Ibrahim Inga, ya tabbatar wa Aminiya faruwar lamarin, sai dai ya ce bai samu cikakken bayani kan asarar rayuka ba.

Sarkin Ruwa, Kwata-Zumba, Umar Isah, ya shaida cewa, injin kwale-kwalen da ke jigilar ‘yan kasuwar da suka hada da mata, yara, shanu, awaki da dama, kwandunan kifi da amfanin gona ya ruguje a tsakiyar kogin. .

Ya tabbatar da cewa ,daya daga cikin fasinjojin ya rasa ransa yayin da aka ceto wasu 6 da ransu, inda ya ce an yi asarar shanu 3 da awaki da sauran kayayyaki.

latest news in nigeria today 2022 punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp