fidelitybank

Mutum biyu sun rasu cikin wani rikici tsakanin Soja da Dansanda a Nasarawa

Date:

An tabbatar da mutuwar mutum biyu a ƙaramar hukumar Obi ta jihar Nasarawa a ranar Lahadi bayan wani rikici ya ɓarke tsakanin soja da ɗansa da ke aiki a ofishin ƴansanda na Jenkwe a kasuwar Agyaragu.

A wata sanarwa da kakakin rundunar ƴansanda jihar, DSP Rahman Nansel ya fitar a ranar Lahadi, ya ce rikicin ya biyo bayan sace wani babur da aka yi.

Sanarwar ta ce, bayan an kai rahoton satar, sai ƴansanda suka kama wanda ake zargi tare da taimakon wani ɗansandan sarauniya da ke aiki a ƙarƙashin ofishin.

A lokacin da aka ɗauko wanda ake zargin za a tafi ofishin, sai wani soja wanda ke aiki a jihar Borno, amma ya zo hutu, ya tare ƴansanda domin hana su tafiya da wanda ake zargin.

“Ana cikin hakan ne aka ci ƙarfin sojan, sannan rikici ya ɓarke, har dukansu suka samu raunuka da ɗansandan sarauniyar, amma daga baya sai sojan ya rasu,” in ji sanarwar.

Sanarwar ta ƙara da cewa daga baya wasu matasa sun zo sun ƙone ofishin ƴansanda, kamar yadda Channels ta ruwaito.

hausa news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...
X whatsapp