fidelitybank

Mutum biyu sun mutu a kasuwar Kirsimeti bayan an take su da mota

Date:

‘Yan sanda a kasar Jamus sun kama wani ɗan ƙasar Saudiyya bayan da wata mota ta afka cikin masu sayayya a wata kasuwar Kirsimeti mai cike da cunkoson jama’a a gabashin birnin Magdeburg.

Hotuna a kafafen sada zumunta sun nuna yadda motar ta shige rumfunan kasuwar a guje.

Shugaban, Rainer Haseloff ya ce wannan bala’i ne da ya faɗa wa birnin Magdeburg da ma ƙasar Jamus baki ɗaya.

Ya zuwa yanzu, mutum biyu sun mutu sannan da dama sun jikkata.

Wannan dai ba shi ne karo na farko ba da ake kai hare-hare da mota tare da kashe mutane a kasuwar ta Kirsimeti a Jamus

Ko a shekarar 2016, wani mutum mai alaƙa da ƙungiyar IS ya kutsa da mota cikin wata kasuwar Kirsimeti a birnin Berlin tare da kashe mutum 12.

punch newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp