fidelitybank

Mutum 68 ne a hannun ƴan bindigar da suka tare jirgin ƙasa

Date:

Akalla mutum 68 rahotanni ke cewa na hannun ‘yan bindiga da suka kai hari jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna a ranar 28 ga watan Maris.

Wani bidiyo da aka fitar wanda ya rinka yawo har a kafofin sada zumunta, na tabbatar da cewa ‘yan bindigar na rike da mata 41 da maza 22, sai kuma yara biyar.

Wannan na zuwa ne mako biyu bayan kai kazamin harin bam a jirgin da ya tashi daga Abuja zuwa Kaduna, mutane da dama sun rasa rayukansu baya ga wadanda aka jikkata.

Mako guda bayan harin hukumar da ke kula da zirga-zirgar jiragen kasa a Najeriya ta fitar da sanarwar da ke cewa har yanzu akwai fasinjoji 146 da ba a ji duriyarsu ba.

Sai dai shugaban bankin manoma, Mallam Alwan Hassan, da ya samu kubuta a makon da ya gabata shi ya bada alkaluman mutanen da ke hannun ‘yan bindigar a lokacin da ya ke bayyani kan halin da ya tsinci kansa.

Bayan kai harin, Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya ce sun san da cewa za a kai harin, sannan ya shaida cewa dama mayakan Boko Haram yanzu na cin karensu babu babbaka a dazukan yankunan Kaduna har zuwa Neja.

nasarawa news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp