fidelitybank

Mutum 3 sun mutu 16 sun jikkata a hatsari mota daga Bauchi zuwa Kano

Date:

Wani mumunan hatsari ya afku a ranar Juma’a a jihar Bauchi, yayin da mutane uku suka rasa rayukansu, yayin da wasu 16 suka samu raunuka daban-daban a wani hatsarin mota.

Kwamandan hukumar kiyaye hadurra ta kasa (FRSC), Yusuf Abdullahi, ya tabbatar da faruwar lamarin a wata hira da aka yi da shi ranar Asabar a Bauchi.

A cewarsa, hatsarin ya rutsa da wata motar bas kirar Toyota Hiace ta jihar Jigawa ce, a kauyen Kurosha dake kan hanyar Bauchi zuwa Kano.

Kwamandan sashin, wanda ya bayyana cewa hatsarin ya afku ne da misalin karfe 6:13 na yamma, ya ce, jami’an hukumar sun dauki mintuna 8 da kyar kafin su isa wurin da hadarin ya afku, domin kai agaji.

Ya kuma daura laifin hatsarin a kan gudun wuce sa’a da kuma rashin kulawa.

“Mutane kusan 20 ne hatsarin ya rutsa da su, wadanda suka hada da manya maza 18, babba mace daya da kuma yarinya mace.

“Maza uku ne suka rasa rayukansu nan take, mutane 16, da suka hada da manya maza 15 da wata babbar mace sun samu raunuka, yayin da rai daya tilo da ba ta samu ba ita ce ‘yar mace,” in ji shi.

Abdullahi ya bayyana cewa duka gawarwakin mamacin da wadanda suka jikkata an kai su babban asibitin Ningi.

legit nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp