fidelitybank

Mutuane 3 sun mutu a hanyar Bida zuwa Mokwa a Naija

Date:

Mutum 13 sun mutu a wani hatsarin jirgi da ya rutsa da su a kan titin Bida zuwa Mokwa a jihar Naija.

Jaridar Daily Trust ta ruwaito cewa mutum shida daga ciki mata ne da ke kan hanyarsu ta kai ƙawarsu amarya da ta yi aure.

Rahoton ya ce take suka mutu bayan faruwar haɗarin.

Ƙanin ango na cikin wadanda suka rasa rayukansu.

Wadanda suka shaida faruwar lamarin sun ce lamarin ya faru ne tsakanin ƙauyen Lukoro da Wuya a kan titin Bida zuwa Mokwa a yammacin Juma’a.

Kwamandan hukumar kale hatsari ta Najeriya a |Naija Kumar Tsukwam wanda ya tabbatar da faruwar lamarin ya ce mutum 13 ne suka mutu.

Ya ce haɗarin ya faru ne “tsakanin wata Toyota Corolla da Nissan ta haya da suka yi gaba da gaba, kuma mutum 13 sun mutu,” in ji Tsukwam.

daily post

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp