fidelitybank

Mutanen Rivers ba za su zabi ‘yan takarar da suka ki jinin jihar ba – Wike

Date:

Gwamna Nyesom Wike na jihar Ribas ya bayyana wadanda jihar ba za ta kada wa kuri’a a zaben 2023 ba.

Wike ya ce mutanen Rivers ba za su zabi ‘yan takarar da suka ki jinin jihar ba.

Da yake jawabi a taron yakin neman zaben kananan hukumomi na jam’iyyar PDP na jihar a karamar hukumar Ogba/Egbema/Ndoni (ONELGA) a ranar Litinin, ya ce zaben 2023 yaki ne na gamawa.

A cewar Wike: “Hakan ne kuke san wadanda suka tsani jihar Ribas, haka kuke san wadanda suke kaunarmu. Idan kuna ƙin Jihar Ribas, ba za mu ba ku ƙuri’ar mu ba.

“Za mu ba wa masu kaunar jihar Ribas kuri’ar mu ne kawai. Dole ne ku saurari shugabanninku ta hannun DG (darektan janar) na yakin.

“Za su dawo wurinka, su zaunar da kai, su faɗa maka inda za mu dosa. Yaƙi ne don gamawa. Kar a ji tsoro. Za mu yi nasara a ƙarshen rana. Kun san cewa a ko da yaushe munyi nasara. Za mu ci gaba da yin nasara.”

vgn news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp