fidelitybank

Mutanen Osun ku yi watsi da labarin kanzon Kurege – Zababben Gwamna

Date:

Zababben gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya bayyana a matsayin karya, labarin da ake yadawa cewa, ya saba alkawarinsa na kawar da koma bayan albashi da kuma kudaden fansho.

Zababben gwamnan, wanda ya yi kira ga jama’a da su yi watsi da wannan labari, ya bayyana cewa ba zai bar komai ba.

Ya kuma kara da cewa, duk abin da ya yi alkawari a lokacin yakin neman zabe zai cika.

Ademola Adeleke ya fito a wata hira da gidan talabijin na Channels TV, inda ya tattauna batutuwa da dama da suka shafi harkokin mulki a jihar Osun.

A wata sanarwa mai dauke da sa hannun mai magana da yawunsa Olawale Rasheed, zababben gwamnan ya bayyana hakan a matsayin karya daga cikin gidan wuta.

Har ila yau, Adeleke ya ci gaba da cewa, a duk tsawon hirar da aka yi da shi, bai taba yin watsi da alkawarin da ya dauka na cire jiga-jigan albashin ma’aikata da ‘yan fansho da alawus-alawus da kuma kyautata rayuwar al’ummar Osun ba.

nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp