fidelitybank

Mutanen Osun ku yi watsi da labarin kanzon Kurege – Zababben Gwamna

Date:

Zababben gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya bayyana a matsayin karya, labarin da ake yadawa cewa, ya saba alkawarinsa na kawar da koma bayan albashi da kuma kudaden fansho.

Zababben gwamnan, wanda ya yi kira ga jama’a da su yi watsi da wannan labari, ya bayyana cewa ba zai bar komai ba.

Ya kuma kara da cewa, duk abin da ya yi alkawari a lokacin yakin neman zabe zai cika.

Ademola Adeleke ya fito a wata hira da gidan talabijin na Channels TV, inda ya tattauna batutuwa da dama da suka shafi harkokin mulki a jihar Osun.

A wata sanarwa mai dauke da sa hannun mai magana da yawunsa Olawale Rasheed, zababben gwamnan ya bayyana hakan a matsayin karya daga cikin gidan wuta.

Har ila yau, Adeleke ya ci gaba da cewa, a duk tsawon hirar da aka yi da shi, bai taba yin watsi da alkawarin da ya dauka na cire jiga-jigan albashin ma’aikata da ‘yan fansho da alawus-alawus da kuma kyautata rayuwar al’ummar Osun ba.

legit.ng.news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Na so komawa Manchester United a 2012 – Lwandowski

Ɗanwasan gaban ƙungiyar Barcelona ta Spain, Robert Lewandowski ya...

Isak ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gaba Alexander Isak ya nace sai ya bar...

Sadiq Umar da Bello El-Rufai sun sayi ƙungiyar Ranchers Bees ta Kaduna

Ɗanwasan tawagar Super Eagles ta Najeriya da Real Socieded...

Atiku zai iya guduwa daga ADC ya koma PDP idan Jonathan ya tsaya takara – Diran

Tsohon mataimakin sakataren yada labaran jam’iyyar PDP na kasa,...

Zoben matar Ronaldo ya kai dala miliyan 5 – Masana

Masana sun yi kiyasin tsadar zoben da Cristiano Ronaldo...

Kama Tambuwal ya na da alaka da shigarsa cikin hadakar jam’iyya – Atiku

Tsohon ɗantakarar shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya ce kama...

Ambaliyar ruwa ta kashe mutuane takwas a Ebonyi

Ambaliya, wadda mamakon ruwan sama ya janyo, ta yi...

Bankin Duniya zai kashe wa yankin Arewa a Najeriya dala miliyan 300

Bankin Duniya ya amince da kasafin kuɗi dala miliyan...

Giyar mulki na kwasar Trump – ‘Yan Majalisar Democrat

'Yan Democrats a Amurka sun zargi Donald Trump da...

Kama Aminu Waziri Tambuwal da EFCC ta yi ba daidai ba ne – PDP

Jam'iyyar PDP a jihar Sokoto ta yi Allah-wadai da...

An kai hari a ƙauyuka 15 na Zamfara a mako ɗaya – Rahoto

Wani rahoto da tashar Channels ta ruwaito daga cibiyar Zamfara Circle...

Jihohin Arewa huɗu ne suke biyan mafi ƙarancin fansho na N32,000 – NUP

Ƙungiyar ƴan fansho na arewacin Najeriya, NUP ta ce...
X whatsapp