fidelitybank

Mutanen Ondo karku yi zaɓin tumun dare – Obi

Date:

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour, Peter Obi, ya yi kira ga masu zabe da kada su zabi kabilanci, sai dai su lura da halinsu.

Obi ya bayyana haka ne a ranar Asabar a Akure a wajen taron da aka yi na neman goyon bayan al’ummar jihar Ondo a zaben da za a yi a ranar 25 ga watan Fabrairu.

Ya bayyana cewa shi da abokin takararsa, Ahmed Datti mutane ne da ake iya gano su, inda ya ce idan aka zabe su a matsayin shugaban kasa, ‘yan Najeriya za su yi alfahari da kasarsu kuma za su samu tsaro.

Obi wanda ya ce shi mai rowa ne amma ba ya cin hanci da rashawa, ya kara da cewa hakan ne ya sa zai iya ceto al’ummar jihar Anambra a matsayinsa na gwamna.

“Sun ce ni mai rowa ne, yanzu muna son masu rowa domin mu rike kudin. Muna so mu tabbatar mun yi amfani da kuɗin ku don sauya ƙasar.

“Kada ku zabi kabila, idan suka ce lokaci ne nasu, ku ce musu lokaci ne na ku don kwato kasar. A shirye muke mu ceto kasar.

“Wannan zaben ya shafi hali ne. Kun san tarihinmu, makarantar da muka je, ba mu san shekarun su ba,” inji shi.

vanguardnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojojin hadin gwiwa sun hallaka ‘yan Boko Haram a tafkin Chadi

Rundunar hadin gwiwa mai yaƙi da Boko Haram a...

Na yi rashin aboki na gari kuma Najeriya ta rasa mutumin kirki – Tinubu

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, na ci gaba da alhinin...

Shettima ya jagoranci yi wa Buhari addu’o’i na musamman a Daura

An gudanar da addu'o'i na musamman don neman gafara...

Isra’ila ta kashe mana fararen hula – Syria

Shugaban Syria, Ahmed al-Sharaa ya zargi Isra'ila da kai...

Za mu koma fadar gwamnatin Katsina mu karbi gaisuwar Buhari – Radda

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umar Radda ya ce bayan...

Tinubu zai jagoranci yi wa Buhari addu’a

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, zai jagoranci taron addu'o'i na...

Muƙarraban Buhari sun ci amanar da ya ba su lokacin mulkinsa – Bagos

Wani tsohon ɗan majalisar wakilai, Dachung Bagos ya bayyana...

Guardiola ya bude kofa ga ‘yan wasa shida su bar kungiyar

Kocin Manchester City, Pep Guardiola, a shirye yake ya...

Ba gudu ba ja da baya a zanga-zangar mu – Tsofaffin ‘Yansanda

Kungiyar ‘yan sandan Najeriya masu ritaya ta sanar da...

Malami ya magantu kan sukar rashawa a mulkin marigayi Buhari

Tsohon babban Lauyan Najeriya kuma ministan shari'a, Abubakar Malami,...

Turkiyya ta gargadi Najeriya kan ‘yan ta’addar FETO

Gwamnatin Turkiyya ta fitar da wani gargadin cewa, mambobin...

Kiristoci sun jinjinawa Musulmai yadda aka yi jana’izar Buhari ba kashe kudi

Ana samun karuwar al’ummar Kudancin Najeriya musamman mabiya addinin...
X whatsapp