fidelitybank

Mutanen Katsina sun fara kare kan su daga Ƴan Bindiga – Dikko Raɗɗa

Date:

Gwamnan jihar Katsina, Dr. Dikko Umar Raɗɗa, ya ce kawo yanzu kwalliya ta fara biyan kudin sabulu kan kiraye-kirayen da suke yi wa jama’ar jiharsa na tashi tsaye wajen kare kansu daga hare-haren ‘yan bindiga.

Gwamna Dikko Umar Raɗɗa ya ce kawo yanzu akwai garuruwa da dama a jiharsa da ‘yan bindigar basa marmarin shiga, saboda matakan kare kai da mazaunansu suka ɗauka.

Hakan kuma ya ce ba wai suna kira ga al’umma su tashi su ɗauki makami ba ne, sai dai don su kare kansu, saboda jam’an tsaron da ake da su a Najeriya ba za su iya kare ‘yan Najeriya ba saboda sun yi kaɗan.

Dikko Raddan ya ce Abun da muka ce da mutane shi ne su bamu matasansu mu basu horo, mu basu abubuwa da zasu iya bayar da tsaro ga kawunansu, kafin jami’an tsaro su kawo musu dauki” inji shi.

legitnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp