fidelitybank

Mutanen Kano ku kwantar da hankalin ku – Aminu Ado Bayero

Date:

Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado Bayero, ya yi kira ga al’ummar jihar su kwantar da hankula, yana mai cewa jami’an tsaro na aiki domin tabbatar da tsaron lafiyar jihar.

Yayin da yake jawabi ga taron manema labarai a ƙaramar fadar sarki da ke Nassarawa, Alhaji Aminu Ado ya ce, mutane su yi addu’ar samun zaman lafiya.

”Jama’a a kwantar da hankula, jami’an tsaro na aiki, domin tabbatar da tsaron lafiya”.

Da asubahin yau ne Alhaji Aminu Ado ya koma Kano, kwana biyu bayan gwamnan jihar ya tuɓe shi.

Shi ma kwamishinan ‘yan sandan jihar cikin wani jawabi da ya yi a shalkwatar ‘yan sanda da ke Bompai ya yi kira ga mazauna birnin su kwantar da hankula tare da bai wa jami’an tsaro hadin kai.

CP Gumel ya ce, jami’an ‘yan sanda tare da haɗin gwiwar sojoji da sauran jami’an tsaro za su yi aiki tare domin samar da cikakken tsaro kamar yadda kundin tsarin Najeriya ya tanadar.

sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp