fidelitybank

Mutanen Bwari sun fara kaɗa kuri’arsu a Abuja

Date:

Wadanda suka cancanci kada kuri’a sun fara kada kuri’unsu a wasu sassan karamar hukumar Bwari da ke Abuja.

Atisayen wanda ya fara da misalin karfe 8 na safe, ya samu fitowar jama’a da dama wadanda suka sha alwashin ci gaba da kasancewa a rumfunan zabensu daban-daban domin tabbatar da an kirga kuri’unsu.

DAILY POST ta ziyarci wasu rumfunan zabe inda ta tattaro cewa jami’an hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC na nan a waje yayinda aka ci gaba da gudanar da zaben cikin lumana.

Wani mai kada kuri’a, Innocent Agaba, wanda ya zanta da wakilinmu a wata rumfar zabe da ke bayan Makarantar Lauyoyi, Bwari, ya ce shi ne mutum na farko da ya kada kuri’arsa a yankin.

Ya bayyana fatansa na cewa atisayen zai kare kamar yadda ake tsammani.

“Ya zuwa yanzu, abin yana tafiya yadda ya kamata. Ni ne mutum na farko da ya fara kada kuri’arsa a wannan rumfar zabe.

“Na zabe amma ba zan je ko’ina ba har sai an kirga kuri’a”, in ji shi.

sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...
X whatsapp