fidelitybank

Mutane uku ne suka mutu a taho mu gama tsakanin jirgin ƙasa da mota a Legas

Date:

An kuɓutar da gwamman mutane a wani taho mu gama tsakanin jirgin ƙasa da wata motar bas a birin Ikeja da ke jihar Legas.

Hatsarin dai ya yi sanadiyyar mutuwar mutum akalla uku.

Masu aikin ceto sun samu nasarar fito da wasu mutane 84 daga tarkace a safiyar Alhamis.

Wani jami’in hukumar ba da agajin gaggawa ta ƙasa NEMA, Ibrahim Farinloye ya ce jirgin ƙasan ya fito ne daga Abeokuta zuwa Legas, inda daga nan ya buge wata motar bas ɗauke da ma’aikatan gwamnatin jihar Legas lokacin da motar ta yi kokarin gutsawa daga layin dogo.

Mutane sun taru lokacin da ake aikin ceto, inda suke kokarin ba da tasu gudummawa

nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp