fidelitybank

Mutane na son ganin Haaland ya kasa komai a ƙwallo – Guardiola

Date:

Kocin Manchester City Pep Guardiola ya yi ikirarin cewa mutane na son dan wasan gaba Eriling Haaland ya gaza.

Guardiola ya fadi haka ne yayin da yake wasa da dariya cewa ya damu da yanayin Haaland bayan dan wasan Norway ya zura kwallaye biyu a wasan da Man City ta doke Young Boys da ci 3-1 ranar Laraba.

Yayin da Haaland ya sami damar kawo karshen fari na cin kwallaye biyar a gasar zakarun Turai, tsohon dan wasan Borussia Dortmund bayan ya xaura ƙwallo biyu a Young Boys, inda ya haifar da damammaki masu kyau na zura kwallo a duk lokacin wasan.

Duk da cewa Haaland ya zura kwallaye 11 a wasanni 14 a kakar wasa ta bana, wasu na ganin kwazonsa a kungiyar Guardiola bai yi daidai da na kakar wasan data gabata ba inda ya zura kwallaye 52 a tarihi.

Da aka tambaye shi ko Haaland ‘ya damu’ game da rashin samun ƙarin dama, Guardiola ya gaya wa TNT Sports bayan nasarar da Man City ta yi akan Young Boys: “Yawa, da yawa. Gaskiya, na damu sosai!

“Mutane suna tsammanin zai ci kwallaye hudu a kowane lokaci. Jama’a suna son ya gaza. Na yi hakuri amma wannan mutumin zai zira kwallaye a duk rayuwarsa, tare da yiwuwar ya zama babban barazana. “

vanguard news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp