fidelitybank

Mutane miliyan biyu sun yi sallar Qiyamul Layli a Makkah

Date:

Hukumomi a Saudiyya sun bayyana cewa mahajjata fiye da miliyan biyu ne suka yi Qiyamul Layli a Masallacin Harami.

Shafin intanet na Haramain Sharifain ne ya bayyana haka a wani sakon Tuwita.

“Mahajjata da masu ziyara fiye da miliyan biyu ne suka yi tsaiwar Qiyam Al Layl Prayers a Masjid Al Haram, Makkah a daren 27 na watan Ramadan,” in ji sakon.

Mahajjata da ma sauran Musulmai dai suna sa ran dacewa da Daren Laylatul Qadri a irin wadannan darare da ake kira mara – wato 21, 23, 25, 27, da kuma 29.

Dubban Musulmai ne suka shiga kasar ta Saudiyya a bana domin aikin Umrar, bayan kasar ta sassauta dokokin cutar korona.

sunnnewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...

Sojoji sun mayar da martani kan ‘Yan ta’addan Neja

Dakarun Sojin Saman kasar nan, sun ce sun ƙaddamar...

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...
X whatsapp