fidelitybank

Mutane miliyan 6.7 ba su karbi katin zaben su ba – INEC

Date:

A yayin da ya rage ƙasa da mako takwas a gudanar da babban zaɓen 2023, Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce akwai aƙalla mutum miliyan 6.7 da ba su karɓi katunan zaɓensu ba.

Wani rahoto da ya fito daga ofisoshin INEC a jihohin ƙasar ranar Talata ya nuna cewa akwai katuna kusan miliyan 6.7 da ke ƙunshe cikin ofisohin INEC a jihohin ƙasar 17 da kuma babban birnin tarayyar ƙasar Abuja.

Tun da farko dai Hukumar Zaɓen mai Zaman ƙanta a Najeriya ta bayyana cewa za ta fara rabar da katunan zaɓen daga watan Disamban da ya gabata zuwa ranar 22 ga watan Janairun da muke ciki.

Babban kwamishinan hukumar kuma shugaban kwamitin yada labarai da ilimantar da masu kaɗa ƙuri’a, Festu Okoye ya faɗa a wata sanarwa da ya fitar cewa daga ranar 6 zuwa 15 ga watan Janairu za a mayar da katunan zuwa mazaɓu domin sauƙaƙa wa jama’a karɓar katin.

nigeria legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp