fidelitybank

Mutane miliyan 2 sun yi rijista da NNPP a Borno – Mohammed

Date:

Jam’iyyar Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, New Nigerian Peoples Party (NNPP), ta yi ikirarin cewa, ta yi wa mambobi miliyan biyu rijista a jihar Borno.

Shugaban jam’iyyar na jihar, Mohammed Mustafa ne ya yi wannan ikirarin a Maiduguri ranar Lahadi, inda ya yi alfahari da cewa jam’iyyar ta shirya tsaf domin zaben 2023.

Naija News ta fahimci cewa, yawan al’ummar jihar Borno ya kai kimanin miliyan 5.86 a shekarar 2016. Duk da cewa jihar ta yi asarar rayuka sakamakon hare-haren ‘yan tada kayar baya a ‘yan shekarun nan, amma watakila adadin mutanen bai ragu ba saboda sabbin haihuwa.

Da yake magana game da shirin NNPP na sauke jam’iyyar APC mai mulki a zabe mai zuwa, Mustafa ya ce, jam’iyyar tana da farin jini sosai a Borno kuma yanzu ta shirya lashe zaben shugaban kasa ga dan takararta, Kwankwaso.

Ya yi alfahari da samun nasara a matakin jiha, yana mai cewa jam’iyyar na da kwararun dan takarar gwamna da zai iya lashe zabe.

tribune news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp