fidelitybank

Mutane miliyan 2 sun yi rijista da NNPP a Borno – Mohammed

Date:

Jam’iyyar Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, New Nigerian Peoples Party (NNPP), ta yi ikirarin cewa, ta yi wa mambobi miliyan biyu rijista a jihar Borno.

Shugaban jam’iyyar na jihar, Mohammed Mustafa ne ya yi wannan ikirarin a Maiduguri ranar Lahadi, inda ya yi alfahari da cewa jam’iyyar ta shirya tsaf domin zaben 2023.

Naija News ta fahimci cewa, yawan al’ummar jihar Borno ya kai kimanin miliyan 5.86 a shekarar 2016. Duk da cewa jihar ta yi asarar rayuka sakamakon hare-haren ‘yan tada kayar baya a ‘yan shekarun nan, amma watakila adadin mutanen bai ragu ba saboda sabbin haihuwa.

Da yake magana game da shirin NNPP na sauke jam’iyyar APC mai mulki a zabe mai zuwa, Mustafa ya ce, jam’iyyar tana da farin jini sosai a Borno kuma yanzu ta shirya lashe zaben shugaban kasa ga dan takararta, Kwankwaso.

Ya yi alfahari da samun nasara a matakin jiha, yana mai cewa jam’iyyar na da kwararun dan takarar gwamna da zai iya lashe zabe.

dailysun

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar ƴansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...

Ahmed Musa za ma sabon shugaban gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naɗa kyaftin...

Netherlands da Jamus sun zargi Rasha da aiki da makamai masu guba a Ukraine

Hukumomin leƙen asirin ƙasashen Netherlands da Jamus sun zargi...

Kotu ta bayar da umarni Majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta buƙaci...

Sojoji sun hallaka ƴanbindiga da dama a Plateau

Rundunar sojoji ta ce, ta kashe ƴanbindiga da dama...

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...

Gini mai bene uku ya danne Mutane a jihar Legas

Wani gini mai bene uku ya rufta a unguwar...

Kotu ta daure Matashi dan Tiktok da ya ke sanya rigar mama

Wata kotu a jihar Kano, ta yanke wa wani...

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...
X whatsapp