fidelitybank

Mutane miliyan 2.5 ne suka hallaraci sauka karatu a Saudiyya

Date:

Sama da masu ibada miliyan 2.5 ne suka halarci saukar Al-Qur’ani a daren 29 na watan azumi, a babban Masallacin Juma’a na Makkah. Cikin mutanen har da masu aikin Umarah da kuma waɗanda sallar ce kawai ta kai su.

Sheikh Abdurahman Al-Sudais, babban limamin Masallacin Harami guda biyu ne ya jagoranci sallar a babban Masallacin Juma’a, wanda mutane sama da miliyan biyu suka halarta.

Masallacin Harami guda biyu sun cika makil da masu ibada har ma da titunan da ke kewaye da su.

Da yake jagorantar addu’o’in, Sheikh Al-Sudais ya roki Allah Maɗaukakin Sarki da ya gafarta wa dukkan musulmi a wannan dare mai albarka, ya kuma tseratar da su daga shiga wutar jahannama.

Ya kuma yi addu’ar Allah ya ci gaba da kare Masarautar Saudiyya da shugabanninta da kuma dukkan ƙasashen musulmi daga dukkan sharri, ya kuma ba su lafiya da kwanciyar hankali.

latest news in nigeria today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp