fidelitybank

Mutane kusan 160 ne suka mutu a ambaliyar Sifaniya

Date:

Gwamnatin Sifaniya ta ce har kawo yanzu ba a gano gwamman mutane ba bayan ambaliyar ruwan da ta afku a cikin makonnan.

Kusan mutum 160 ne suka rasa ransu a ambaliyar.

Wani minista a ƙasar Angel Victor Torres, ya ce zai yi wuya a gane irin ɓarnar da ambaliyar ta haddasa yanzu.

Wakilin BBC a Valencia ya ce akwai tashin hankali sosai a kan wannan iftila’i da ya faru.

Akwai wasu wuraren da ba za a iya kai wa gare su ba ma a yayin da masu aikin ceto ke ƙoƙarin kwashe motoci da ɓuraguzan ginin da suka cika titunan yankin.

Wani jami’in hukumar agaji ta Red Cross ya bayyana cewa a yanzu haka muna ɗaya daga cikin wuraren fakewa da aka samar a birnin Valencia, a wannan wajen kaɗai akwai mutum fiye da 600.

Firaiministan ƙasar Pedro Sanchez, ya buƙaci mutane da su zauna a gida sannan kuma su kiyaye da shawarwarin da jami’an ceto ke basu.

daily post newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp